fidelitybank

PDP ta lashe dukannin zaɓen ƙananan hukumomi

Date:

Jam’iyyar PDP mai mulkin jihar Bauchi, ta lashe zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin jihar 20 da aka gudanar ranar Asabar 17 ga watan Agusta.

Shugaban hukumar zaɓen jihar, Ahmed Makama, ne ya bayyana sakamakon a daren da ya gabata a birnin Bauchi.

To sai dai majiyar BBC da ke jihar ta tabbatar da cewa, jam’iyyar APC mai hamayya a jihar ta yi watsi da sakamakon zaɓen tana mai bayyana shi a matsayin ”fashi kan ‘yancin masu zaɓe da cutar da tsarin dimokraɗiyya”.

Yayin wani taron manema labarai da jam’iyyar ta kira sakatariyarta da ke jihar, APCn ta zargi jam’iyyar PDP da jirkita sakamakon zaɓen.

A watan da ya gabata ma dai, jam’iyyar PDP da ke mulkin jihar Adamawa ta lashe duka zaɓukan shugabannin ƙananan hukumomin jihar 21.

Masu rajin kare dimokraɗiyya a Najeriya kan soki yadda tsarin zaɓukan ƙananan hukumomi ke gudana a ƙasar, inda galibi jam’iyyar da ke mulkin jiha kan lashe zaɓe a duka ƙananan hukumomin da ke jihar.

Wani abu da suka ce yana barazana ga ‘yan cin gashin ƙananan hukumomin da Kotun Ƙolin ƙasar ta tabbatar a watan da ya gabata.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp