fidelitybank

PDP ta lashe dukannin zaɓen ƙananan hukumomi

Date:

Jam’iyyar PDP mai mulkin jihar Bauchi, ta lashe zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin jihar 20 da aka gudanar ranar Asabar 17 ga watan Agusta.

Shugaban hukumar zaɓen jihar, Ahmed Makama, ne ya bayyana sakamakon a daren da ya gabata a birnin Bauchi.

To sai dai majiyar BBC da ke jihar ta tabbatar da cewa, jam’iyyar APC mai hamayya a jihar ta yi watsi da sakamakon zaɓen tana mai bayyana shi a matsayin ”fashi kan ‘yancin masu zaɓe da cutar da tsarin dimokraɗiyya”.

Yayin wani taron manema labarai da jam’iyyar ta kira sakatariyarta da ke jihar, APCn ta zargi jam’iyyar PDP da jirkita sakamakon zaɓen.

A watan da ya gabata ma dai, jam’iyyar PDP da ke mulkin jihar Adamawa ta lashe duka zaɓukan shugabannin ƙananan hukumomin jihar 21.

Masu rajin kare dimokraɗiyya a Najeriya kan soki yadda tsarin zaɓukan ƙananan hukumomi ke gudana a ƙasar, inda galibi jam’iyyar da ke mulkin jiha kan lashe zaɓe a duka ƙananan hukumomin da ke jihar.

Wani abu da suka ce yana barazana ga ‘yan cin gashin ƙananan hukumomin da Kotun Ƙolin ƙasar ta tabbatar a watan da ya gabata.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp