fidelitybank

PDP ta kori wasu ‘yan takara biyu bayan tantance su

Date:

Kwamitin tantance ‘yan majalissar dokokin jam’iyyar PDP a jihar Kogi, ya kori Ubolo Itodo Okpanachi da Aminu Abubakar Suleiman daga takarar Sanatan Kogi ta Gabas bisa wasu ayyuka na rashin da’a.

Sakamakon tantancewar da aka fitar a ranar Alhamis a Lokoja, babban birnin jihar, ya nuna cewa, yayin da Isaac Alfa da Victor Adoji suka samu takardar amincewar kwamitin don ci gaba da neman kujerar sanata, Suleiman da Okpanachi an hana su shiga takarar.

Suleiman dai an tantance shi ne kuma ba shi da rajista katin jam’iyya a yankin majalisar dattawa, don haka bai cancanci shiga zaben Sanata ba.

An ce kwamitin ya lura da cewa rashin cancantar kada kuri’a ko kuma shiga zaben ‘yan majalisar dattawa, kai tsaye ya toshe damarsa na cin gajiyar duk wata kuri’a da aka kada a gundumar. Suleiman, ya kara da cewa kwamitin bai zabi kowa ba a Kogi ta gabas don haka bai cancanci tsayawa takara ba.

A daya bangaren kuma, Okpanachi, ba’a wanke shi ba, saboda zarginsa da hannu a cikin ayyukan kin jinin jam’iyya da kuma tarin wasu korafe-korafe da ke kalubalantar cancantar sa na tsayawa takara.

Ana zargin sa da zama dan jam’iyyar APC, jam’iyyar da aka ce ya koma, kuma a wani lokaci aka ba shi mukami.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp