fidelitybank

PDP ta damfari Wike da ƴan Kudu – Kayode

Date:

Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya bayyana ra’ayinsa kan rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP.

Fani-Kayode ya ce, aljani da shedan sun shigo PDP.

Ya yi magana ne a kan kalaman da jigo a jam’iyyar PDP, Bode George ya yi na cewa wata kila wani shaidani ya kutsa cikin jam’iyyar adawa.

George dai na mayar da martani ne kan rashin jituwar da ke tsakanin gwamna Nyesom Wike da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.

Da yake kira gare su da su kwantar da hankalinsu, jigon na PDP ya ce da alama “wani irin shaidan” ya shigo jam’iyyar.

Da yake mayar da martani, Fani-Kayode ya jaddada cewa an damfari Wike da ’yan Kudu a PDP.

Da yake magana a gidan Talabijin na Channels, Fani-Kayode ya ce: “PDP ita ce jam’iyyar da ke wasa da aljanu a yau, a lokacin da suke ta fama da ta’addanci, sun damfari Wike da duk ’yan Kudu, har yanzu suna cewa babu abin da zai canza; cewa shugaban jam’iyyar ba zai sauka ba.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp