fidelitybank

PDP ta dakatar da shugaban ta a jihar Ebonyi

Date:

Kwamitin ayyuka na kasa, NWC, na jam’iyyar PDP, ta dakatar da shugabanta na jihar Ebonyi, Okorie Tochukwu Okoroafor.

PDP NWC ta bayyana haka ne a karshen taron gaggawa da ta gudanar a Abuja ranar Juma’a.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba a cikin wata sanarwa da ya fitar ya bayyana cewa an yi hakan ne bisa ga sashe na 29 (2) (b) da 57 (3) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar (kamar yadda aka gyara a shekarar 2017).

Ologunagba ya ce, NWC a madadin kwamitin zartaswa na kasa, NEC, ta amince da dakatar da Okorie Tochukwu Okoroafor daga ranar Juma’a, 27 ga watan Janairu, 2023, bisa zarge-zargen cin zarafin jam’iyya da kuma karya dokar sashe na 58 (1). na Kundin Tsarin Mulkin PDP (kamar yadda aka gyara a 2017).

Sanarwar ta kara da cewa: “Saboda haka, Okorie Tochukwu Okoroafor an mika shi ga kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar da ya dace domin daukar mataki.”

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp