fidelitybank

PDP ta dakatar da Fayose da Pius Anyinda sauran su

Date:

Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP, ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose tare da wasu mutane uku ‘yan jam’iyyar.

Cikin wata sanarwa da jam’iyyar ta wallafa a shafinta na Twitter, ta ce ta dakatar da Sanata Pius Anyim da Farfesa Dennis Ityavyar da kuma Malam Aslam Aliyu na jihar Zamfara.

Sanarwar ta ce dakatarwar ta su za ta fara aiki ne nan take, wato a yau Alhamis 23 ga watan Maris.

Sanarwar ta kuma bayyana tura gwamnan jihar Benue Samuel Ortom gaban kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar, kan zargin da ta yi masa na yaÆ™ar jam’iyyar ta Æ™arÆ™ashin Æ™asa.

“Bayan dogon nazari da muka yi kan harkokin jam’iyyarmu, kamar yadda kundin tsarin mulkin jam’iyyar na 2017 ya bayyana, mun tura gwamna Samuel Ortom na jihar Benue gaban kwamitin ladabtarwa na wannan jam’iyya, bisa rahoton da muka samu na yin zagon Æ™asa ga jam’iyyar tamu,”.

A ƙarshe ta nemi sauran mambobinta da su ci gaba da zama tsintsiya ɗaya maɗaurinki ɗaya, domin ci gabansu baki ɗaya.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp