fidelitybank

PDP ta dage ‘yan majalisu 26 da suka bar jam’iyyar a Ribas ba ‘ya’yan ta bane

Date:

Jam’iyyar PDP ta dage cewa ‘yan majalisar dokokin jihar Rivers 26 da suka bar jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC, yanzu haka ba ta da wata alaka da su kuma ba ‘ya’yan jam’iyarta ba ne.

Mai baiwa jam’iyyar PDP shawara kan harkokin shari’a, Adeyemi Ajibade, SAN, ya shaida wa manema labarai jim kadan bayan mai shari’a Donatus Okorowo na wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ya dage sauraron karar ‘yan majalisar har sai ranar 24 ga watan Janairu, 2024.

Ajibade ya ce duk da shugaba Bola Tinubu ya taka rawa a rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike wajen sulhunta su, amma jam’iyyar ta tsaya kan abin da kundin tsarin mulki ya ce kan batun sauya sheka.

A cewar babban lauyan, baya ga haka, kundin tsarin mulkin kasar nan ya bayyana sashe na 109 (1g) cikin baka, ya bayyana karara game da batun wanda ya ficce daga jam’iyya ya koma wata jam’iyyar.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp