fidelitybank

PDP ta ɗage zaɓen fidda gwani har sai APC ta yi na ta – Omokri

Date:

Wani tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, a ranar Litinin ya shawarci jam’iyyar PDP da ta dage zaben fidda gwani na shugaban kasa.

POLITICS NIGERIA ta rawaito cewa, Omokri ya ce, babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta Najeriya ta gudanar da zaben fidda gwani bayan jam’iyyar APC mai mulki.

Idan na ba PDP shawara, zan ba su shawarar dage zaben fidda gwani na shugaban kasa har sai APC ta yi nasu.

Jam’iyyar PDP ta tsayar da ranar 28 da 29 ga watan Mayu, yayin da ta APC ta tsayar da ranar 29 da 30 ga watan Mayu, wakilai 11,500 da aka zabo daga sassan kasar nan ne za su halarci zaben na jam’iyyun biyu. Yayin da APC ke da 7,800, ita kuwa babbar jam’iyyar adawa tana da wakilai 3,700.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp