fidelitybank

PDP na shirin lashe jihohi 25 a zaɓen 2023 – Ayu

Date:

Jam’iyyar PDP ta tsara shirin lashe jihohi 25 bayan zaben gwamna a shekarar 2023.

Shugaban jam’iyyar na kasa, Dr Iyorchia Ayu, ne ya bayyana hakan a jiya a sakatariyar jam’iyyar PDP ta kasa a lokacin da jam’iyyar ke bayar da shaidar na tsayawa takarar gwamna a jam’iyyar.

Ayu, wanda ya ce, jam’iyyar PDP na shirin komawa kan hanyarta ta samun nasara, ya koka da cewa jam’iyyar da take da matsayi na da jihohi 13 ne kawai.

Da yake bayyana ’yan takarar gwamna a matsayin jajirtattu kuma masu aminci, sai dai ya bukace su da su yi sulhu da abokan hamayyar su a jam’iyyar. In ji Leadership.

“Mun yi imanin cewa PDP za ta koma hanyar samun nasara. A lokacin da muka fara a 1999, mun iya samar da gwamnoni 21, mun girma a 2003 zuwa 28 aka ci gaba da zama 28 har zuwa 2007.

“Abin takaici, mun shiga cikin mawuyacin hali kuma adadin ya ragu. A yau muna da gwamnoni 13 ne kawai, ga jam’iyyar siyasa irin wannan. Wannan bai isa ba.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp