fidelitybank

PDP na shirin lashe jihohi 25 a zaɓen 2023 – Ayu

Date:

Jam’iyyar PDP ta tsara shirin lashe jihohi 25 bayan zaben gwamna a shekarar 2023.

Shugaban jam’iyyar na kasa, Dr Iyorchia Ayu, ne ya bayyana hakan a jiya a sakatariyar jam’iyyar PDP ta kasa a lokacin da jam’iyyar ke bayar da shaidar na tsayawa takarar gwamna a jam’iyyar.

Ayu, wanda ya ce, jam’iyyar PDP na shirin komawa kan hanyarta ta samun nasara, ya koka da cewa jam’iyyar da take da matsayi na da jihohi 13 ne kawai.

Da yake bayyana ’yan takarar gwamna a matsayin jajirtattu kuma masu aminci, sai dai ya bukace su da su yi sulhu da abokan hamayyar su a jam’iyyar. In ji Leadership.

“Mun yi imanin cewa PDP za ta koma hanyar samun nasara. A lokacin da muka fara a 1999, mun iya samar da gwamnoni 21, mun girma a 2003 zuwa 28 aka ci gaba da zama 28 har zuwa 2007.

“Abin takaici, mun shiga cikin mawuyacin hali kuma adadin ya ragu. A yau muna da gwamnoni 13 ne kawai, ga jam’iyyar siyasa irin wannan. Wannan bai isa ba.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp