fidelitybank

PDP na iya faduwa a zaben 2023 idan ba a dauki mataki ba – Bode George

Date:

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa na (Kudu maso Yamma), Bode George, ya gargadi jam’iyyar game da amincewa da taron da tsohon shugaban jam’iyyar na jihar Legas, Deji Doherty ya yi, yana mai cewa hukuncin kotu da aka yi masa na iya jawo wa jam’iyyar illa a zaben 2023.

A wata ganawa da manema labarai a ofishinsa da ke Ikoyi a ranar Litinin, George ya ce babbar kotun jihar Legas ta yanke hukunci a kan Doherty a bara tare da mayar da tsohon shugaban riko na jam’iyyar a jihar, Adegbola Dominic, a matsayin halastaccen shugaba. Ya ce idan jam’iyyar ta amince da zartaswar da aka samar a taron da Doherty ya yi, to tana iya yin kasadar faduwa zabe.

Ya kuma bukaci jam’iyyar PDP da ta dauke babban taronta na kasa da ya kamata a yi a ranakun 28 da 29 ga watan Mayu daga Abuja zuwa Legas saboda yadda jam’iyyar APC ma za ta yi nasu a wuri guda a ranakun 30 da 31.

“Yana da mahimmanci a nuna cewa kotun da ke da hurumi ta tsige Deji Doherty, don haka duk wani taron da zai yi ba shi da amfani a karkashin doka. Zai fi kyau a guje wa duk wani dan takarar da ya fito daga majalisar da ya gudanar ta yadda nan gaba ba wanda zai ce maka zaben ya saba wa doka.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp