fidelitybank

PDP ce za ta lashe zaben gwamna banda na shugaban kasa – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya yi alfaharin cewa jam’iyyar PDP za ta lashe dukkan zabukan da za a yi a shekarar 2023 a jihar sa, ban da zaben shugaban kasa har sai an yi abin da ya dace.

Gwamna Wike ya bayyana haka ne jiya a Fatakwal yayin rantsar da sabbin jami’an Hulda da Mazabu 319 da aka nada.

Ku tuna cewa Wike da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar sun shiga fafatawa a siyasance bayan faduwa daga zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Gwamnan ya ce: ā€œPDP ce za ta ci Jihar mu. Ba ina boyewa ba ne dangane da batun Gwamna da Majalisar Wakilai da Majalisar Dattawa da na Jiha. Dayan kuma (shugaban kasa) ba mu yanke hukunci ba, sai an yi abin da ya dace.

“Na kalli lokacin da wani Dr. Abiye Sekibo, yayin da yake jawabi ga mutane a gidansa jiya (Lahadi), ya ce shi darakta ne na magoya bayan Atiku a Rivers. Ba ni da wata matsala da hakan, amma ba shi da wannan damar na yin magana a madadin jihar Ribas,ā€ inji shi.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miʙa saʙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaʙalar belin Danwawu,...

Bajintar ɗaliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a ʙasa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya ʓanmatan nan uku...

ʘudirin faɗaɗa mamayar Gaza zai ʙara jefa Falasɗinawa cikin hatsari – MDD

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ā€˜yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Ę“an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...
X whatsapp