fidelitybank

PDP ce ke da rinjaye a majalisar dokokin jihar Bauchi

Date:

Jam’iyyar PDP ta lashe kujeru 22 a majalisar dokokin jihar Bauchi.

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe takwas yayin da jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta samu daya.

Wannan dai na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Aliyu Shaba mataimakin daraktan wayar da kan masu kada kuri’a na hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ya fitar a Bauchi.

Mazabu da wadanda suka lashe zaben PDP: Zungur Galambi, Yusuf Ahmed; Dass, Abdullahi Ahmed; Bogoro, Musa Nakwada; Duguri Gwana, Abdullahi Dan-Bala; Kirfi, Umar Habibu; Bauchi, Jamilu Dahiri.

Ningi Bura, Tanko Bura; Hardawa Misau, Babayo Akuyam; Dambam Dagauda Jalam, Mohammed Garba; Lame Toro, Lawal Garba; Toro Jama’a, Saidu Hamza; Ningi, Abubakar Sulaiman.

PDP ta kuma lashe Sakwa Zaki, Wanzam Mohammed; Itas Gadau, Abdullahi Yusuf; Ganjuwa Gabas, Ladan Mohammed; Ganjuwa West, Adamu Kawu; Katagum Zaki, Bello Maiwa.

Hodi Jibir ya lashe Disina Shira; Shira, Hassan Auwal; Giade, Adamu Abubakar; Madara Chinade-Katagum, Ala Ahmed; Gamawa, Sarkin-Jadori Bello.

APC ta lashe Azare Madangala Katagum, Saleh Zakariyya; Udubo Gamawa, Lele Mohammed; Pali Alkaleri, Garba Aminu; da Darazo, Sulaiman Darazo.

Dauda Lawal ya ci Sade Darazo, Yahaya Maikudi, Chiroma Misau; Abdul Rishi, Lame Toro; Abdulrasheed Adamu, Lere Bula. Mubarak Haruna na NNPP na NNPP ya yi nasara a Jama’are

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp