fidelitybank

Ozil ya jinge takalmansa daga buga tamaula

Date:

Tsohon dan wasan kasar Jamus, Mesut Ozil, ya sanar da yin ritaya daga buga kwallo.

A cewar Ozil, ya dauki matakin ne saboda raunin da ya ji a baya-bayan nan.

Dan wasan mai shekaru 34 ya shafe shekaru uku a gasar Super Lig ta Turkiyya.

Ozil ya yi ritaya bayan ya buga wa Basaksehir wasanni hudu.

Ya tara wasanni sama da 500 a cikin aikinsa na shekaru 17.

“Bayan yin la’akari da hankali, ina sanar da murabus na nan da nan daga wasan kwallon kafa,” in ji Ozil a ranar Laraba.

Ya kara da cewa: “Tafiya ce mai ban mamaki cike da lokutan da ba za a manta da su ba.

“Ina so in gode wa kungiyoyi na  Schalke, Werder Bremen, Real Madrid, Arsenal FC, Fenerbahçe, Basaksehir da kuma kociyoyin da suka goyi bayana, da abokan wasan da suka zama abokai.”

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp