fidelitybank

Oyetola ya lashe zaben fidda gwani na takarar gwamna a Osun

Date:

Gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola, ya lashe zaben fidda gwanin takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar.

Gwamnan ya samu kuri’u 221,169 inda ya kayar da tsohon sakataren gwamnatin jihar (SSG), Moshood Adeoti, da kuma tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, Lasun Yusuff, wanda ya samu kuri’u 12,921 da 460, kamar yadda alkaluman kuri’un suka nuna.

Shugaban zaben, Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara ne ya ayyana Gwamna Oyetola a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani a sakatariyar jam’iyyar APC da ke Osogbo, inda aka kirga kuri’u daga kananan hukumomi 30 na jihar.

Jam’iyyar APC ta gudanar da zaben ne ta hanyar amfani da tsarin zaben fidda gwani na kananan hukumomi 332 da ke jihar. Wannan yanayin yana baiwa duk ‘yan jam’iyyar damar zabar wanda suke so sabanin zabin amfani da delegates.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp