fidelitybank

Osinbajo ba zai janye wa Tinubu ba – TPP

Date:

Yayin da ‘yan kwanaki ya rage a gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, The Progressive Project (TPP) – gamayyar kungiyoyin da ke goyon bayan Yemi Osinbajo, ta yi watsi da rade-radin cewa, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo zai janye ya barwa Bola Tinubu.

POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, Daraktan ayyuka na TPP, Alhaji Usman Aliyu Usman ya bayyana a ranar Lahadin da ta gabata cewa, damar da Osinbajo ke da shi na zama dan takarar jam’iyyar APC a zaben 2023 na da kyau, don haka babu bukatar ya janye wa kowa.

“Ba tare da shakka ba, Farfesa Yemi Osinbajo har yanzu yana kan gaba a tseren, kuma shawarar da muka yanke na cewa ba za mu tsoma baki a wasu sansanoni da ke yada jita-jita da rashin gaskiya ba sai dai kawai mun amince da makomar dan takararmu.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...
X whatsapp