fidelitybank

Osimhen zai rattaɓa yarjejeniya da Chelsea

Date:

Ana sa ran dan wasan gaba na Napoli, Victor Osimhen zai rattaba hannu kan yarjejeniyar kwantiragin da Chelsea, in ji TEAMtalk.

An yi imanin Osimhen ya yanke shawarar barin zakarun Seria A wannan bazarar.

Dan wasan mai shekaru 25, wanda a yanzu yana da kudi kusan fam miliyan 112, amma ba zai koma wannan watan ba.

Sai dai Osimhen ya amince ya rattaba hannu kan wata yarjejeniya a watan Janairu, kafin ya koma Chelsea a karshen kakar wasa ta bana.

Rahoton ya ce tsaffin ‘yan wasan Chelsea, Didier Drogba da John Obi Mikel na tuntubar Osimhen akai-akai, da fatan za su shawo kansa ya koma Blues.

Chelsea dai na sha’awar kara dan wasan gaba a mafi yawan kakar wasanni ta bana kuma tana da Osimhen a kan gaba a jerin ta.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp