fidelitybank

Osimhen ya zura kwallo uku a raga

Date:

Victor Osimhen ya ci kwallaye uku na farko a rayuwarsa a wasan da Napoli ta doke Sassuolo da ci 4-0 a filin wasa na Diego Armando Maradona da yammacin Asabar.

Dan wasan na Najeriya a yanzu ya zura kwallaye shida a wasanni hudu da ya buga a dukkanin gasa da Partenopei.

Osimhen ne ya fara zura kwallo a ragar masu masaukin baki a minti na hudu, inda Kvicha Kvaratskhelia ya taimaka.

Haka kuma Kvaratskhelia ne ya taimaka wa Osimhen ya ci kwallo ta biyu a wasan cikin mintuna 19.

Osimhen ya ci na uku da na hudu na Napoli a wasan mintuna 23 da fara wasa.

Yanzu ya zura kwallaye takwas a wasanni takwas da ya buga wa kungiyar Luciano Spalletti a kakar wasa ta bana.

Napoli ta ci gaba da zama ba a doke ta ba a gasar Seria A bana.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp