fidelitybank

Osimhen ya zama gwarzon dan wasan watan Janairu a Serie A

Date:

Dan wasan gaba na Napoli, Victor Osimhen an zabe shi a matsayin gwarzon dan wasan Seria A na watan Janairu.

Dan wasan na Najeriya ya samu kuri’u mafi yawa bayan ya zura kwallaye biyar tare da bayar da taimako daya a wasanni hudu da Partenopei ya yi a watan.

A baya dai dan wasan ya lashe kyautar gwarzon dan wasan na watan Seria A.

A baya dai an zabi Osimhen ne don kyautar a watan Oktoba da Nuwamba amma ya sha kaye a hannun dan wasan Juventus, Moise Kean da dan wasan AC Milan, Rafael Leao.

Dan wasan mai shekaru 24 ya doke dan kasarsa Ademola Lookman, dan wasan Inter Milan Lautaro Martinez, dan wasan gaba na Roma, Paulo Dybala da dan wasan tsakiya na Lazio, Luis Alberto ga lambar yabo.

Dan wasan na Najeriya shi ne na uku a matsayin dan wasan Napoli da ya lashe kyautar a watanni biyar da suka wuce.

Osimhen za a ba shi kyautar ne a lokacin wasan da Napoli za ta buga da Cremonese a Estadio Diego Armando Maradona ranar Lahadi.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar ÆŠinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp