fidelitybank

Osimhen ya cancanci lashe kyautar Ballon d’Or – Weah

Date:

Shugaban kasar Liberia George Weah, ya ce, Victor Osimhen na Najeriya na iya lashe kyautar Ballon d’or saboda hazakar da ya nuna wajen ɗaga kofin Seria A a Italiya.

Weah a wani sakon ta ya murna da ya aikewa ɗan wasan, ya shawarci Osimhen kan ya ci-gaba da nuna jajircewa wajen cimma burinsa a duniyar tamaula.

Osimhen ne ya ja ragamar Napoli wajen daga kofin Seria A karon farkon bayan shekara 33, sannan ya kasance ɗan wasan Afirka da ya fi zura kwallaye a gasar ta Italiya tare da shafe tarihin da Weah ya kafa lokacin da ya ke bugawa AC Milan.

Tun bayan kafa wannan tarihi Osimhen ya kasance abin ake ta magana a kai da kuma hangen makoma mai kyau da galibin mutane ke yi masa a duniyar wasanni.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp