fidelitybank

Osimhen ne gwarzon dan wasan Serie A – Lukaku

Date:

Dan wasan gaba na Chelsea, Romelu Lukaku ya nada tauraron Napoli, Victor Osimhen, a matsayin ‘Dan wasan gaba mafi kyau’ a gasar Serie A ta Italiya a halin yanzu.

Lukaku, wanda a halin yanzu yake zaman aro a Inter Milan daga Chelsea, ya ce dole ne ya fadi gaskiya domin Osimhen ya ci wa Napoli kwallaye da dama a kakar bana.

Dan wasan na Belgium ya fadi haka ne a wata hira da tashar talabijin ta Sky Sport Italia ta Italiya ranar Lahadi.

Lukaku ya ce, “Spalletti ya yi babban aiki, dole ne mu ce.

“Su [Napoli] suna da ƙwaƙƙwaran ‘yan wasa. Na fita na ga yawancin wasanninsu. Napoli na cikin wani lokaci mai kyau. Osimhen ya zura kwallaye da yawa, Zielinski yana da kyau, Kvara [Kvaratskhelia], a hagu, Lozano ko Politano a dama.

“A gaskiya Osimhen yana da karfi. Yanzu shine mafi kyawun dan wasan gaba. Dole ne mu kasance masu gaskiya. Yana da ƙarfi kuma yana yi wa Napoli kyau sosai. Su ne na farko a cikin matsayi. Muna da girmamawa, amma ba tsoro ba.”

Lukaku zai yi fatan zai jagoranci Inter zuwa nasara idan za su kara da Napoli a gasar Seria A ranar Laraba.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp