fidelitybank

Osimhen ka koma gasar Firimiya – Okocha

Date:

Fitaccen dan wasan Super Eagles, Austin Jay Jay Okocha ya karfafawa Victor Osimhen kwarin gwiwar sauya sheka zuwa gasar Premier ta Ingila a wannan bazarar.

Ana alakanta Osimhen da manyan kungiyoyin Premier, Chelsea da Manchester United bayan nasarar da ya yi da Napoli na jagorantar Serie A.

Dan wasan mai shekaru 24 ya kuma nuna sha’awarsa ta taka leda a gasar ta Ingila nan gaba.

Okocha ya yarda cewa yin wasa a gasar Premier zai dace da Osimhen.

“To ina nufin ya yi kyau, yana da kyau sosai,” Okocha ya shaida wa BBC.

“Kuma ina ganin ya cancanci yabon da yake samu, amma abin da ya dace a gare shi shi ne ya taka leda a gasar Premier wanda shi ma ya bayyana.”

Osimhen ya ci kwallaye 21 a wasanni 23 da ya buga wa Napoli a kakar wasa ta bana.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp