fidelitybank

Osimhen ba na siyar wa ba ne – Napoli

Date:

Shugaban Napoli, Aurelio De Laurentiis, ya ce, dan wasan gaba na kungiyar, Victor Osimhen ba na siyarwa bane a kowane farashi.

Osimhen ya rungumi kanun labarai biyo bayan baje kolinsa na Partenopei a wannan kakar.

Dan wasan mai shekaru 24 a halin yanzu shi ne ya fi zura kwallaye a gasar ta Italiya da kwallaye 16 a wasanni 17 da ya buga.

Karanta Wannan: Osimhen ya kafa tarihi a Napoli

Akwai rahotannin manyan kungiyoyin gasar Premier, Chelsea da Manchester United sun shirya karya banki domin daukarsa a bazara.

Sai dai De Laurentiis ya dage cewa dan wasan na Najeriya ba zai bar kungiyar nan ba da dadewa ba.

“Shi (Osimhen) ba na siyarwa bane! Ana bukatar ‘yan wasanmu, amma ba sai na sayar da kowa ba. Ba mu da wasu basussuka, ”in ji shi ga wata jarida mai tasiri ta Jamus Bild.

Osimhen ya koma Napoli daga Ligue 1, Lille a shekara ta 2020 kuma yana da kwantiragi da kungiyar ta Serie A har zuwa Yuni 2025.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp