fidelitybank

Osimhen ba da gangan ya ke yi ba a raunin da ya samu – Super Eagles

Date:

Jami’in yada labarai na Super Eagles, Babafemi Raji, ya karyata rahotannin da ke yawo cewa, Victor Osimhen ya fice daga wasan sada zumuncin da kungiyar da za ta yi da Portugal da gangan.

Osimhen dai ya fuskanci suka sosai, bayan ya fice daga wasan sada zumunci sakamakon raunin da ya samu.

Har ila yau dan wasan bai buga wasan sada zumuncin da Super Eagles ta yi da Desert Foxes ta Algeria a watan jiya ba.

Dan wasan mai shekaru 23, ya shafe mintuna 90 yana wasa a kungiyarsa ta Seria A, Napoli ta doke Udinese da ci 3-2 a karshen makon da ya gabata.

Raji ya bayyana cewa Napoli ta aika da hoton MRI na raunin da ya samu ga tawagar likitocin Super Eagles.

ā€œOsimhen ya ji rauni. Haka ne, ya buga wasan karshe na kungiyarsa, amma likitocin Napoli sun aika MRI (scans) zuwa kungiyar.

“Yanzu zai yi hutu na tsawon kwanaki 15.”

Dan wasan gaba na Cremonese, an kira Cyriel Dessers a matsayin wanda zai maye gurbin Osimhen.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ʙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar ʓan sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp