fidelitybank

Osibanjo ya yabawa hukumar jarabawar WAEC

Date:

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, a ranar Litinin a Abuja, ya yaba wa hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma WAEC.

Osinbajo ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin tawagar hukumar jarabawar da ke garin, domin halartar taron majalisar na shekara karo na 70 a fadar shugaban kasa.

Babban mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban kasa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Laolu Akande, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken ‘Dole ne hukumomin gwamnati su rika girmama ‘yan kasa, su rika daukar nauyinsu.

“Don haka ina taya ku, ’yan Najeriya da Hukumar WAEC murna, ba wai don an ba ku dama ta musamman na gudanar da bikin cikar shekaru 70 ba, har ma saboda a fili yake mu ne muka fi kowa bayar da gudumuwa da cin gajiyar wannan shiri tsawon shekaru 70.

A nata jawabin, shugabar a Najeriya ta WAEC, wadda kuma ita ce Daraktar Ilimin Basic & Sakandare na Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Binta Abdulkadir, ta godewa gwamnatin tarayyar Najeriya bisa damar da ta samu na karbar bakuncin taron majalisar shekara karo na 70. da kuma goyon bayan da Majalisar ta yi a tsawon shekaru.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp