fidelitybank

Osibanjo ya yabawa hukumar jarabawar WAEC

Date:

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, a ranar Litinin a Abuja, ya yaba wa hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma WAEC.

Osinbajo ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin tawagar hukumar jarabawar da ke garin, domin halartar taron majalisar na shekara karo na 70 a fadar shugaban kasa.

Babban mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban kasa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Laolu Akande, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken ‘Dole ne hukumomin gwamnati su rika girmama ‘yan kasa, su rika daukar nauyinsu.

“Don haka ina taya ku, ’yan Najeriya da Hukumar WAEC murna, ba wai don an ba ku dama ta musamman na gudanar da bikin cikar shekaru 70 ba, har ma saboda a fili yake mu ne muka fi kowa bayar da gudumuwa da cin gajiyar wannan shiri tsawon shekaru 70.

A nata jawabin, shugabar a Najeriya ta WAEC, wadda kuma ita ce Daraktar Ilimin Basic & Sakandare na Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Binta Abdulkadir, ta godewa gwamnatin tarayyar Najeriya bisa damar da ta samu na karbar bakuncin taron majalisar shekara karo na 70. da kuma goyon bayan da Majalisar ta yi a tsawon shekaru.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp