fidelitybank

Osibanjo ya tafi ziyarar taya kasar Laberia murna

Date:

A safiyar yau litinin ne mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo zai tashi daga Abuja zuwa Monrovia na kasar Laberiya, domin wakiltar shugaban kasa, Muhammadu Buhari a wajen taron kaddamar da bikin cika shekara guda na kasar a kan ‘yantar da bakar fata.

Babban mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban kasa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Laolu Akande, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken ‘Osinbajo zai wakilci Najeriya a bikin cika shekaru biyu na Laberiya’.

A cewar Akande “Osinbajo zai bi sahun sauran shugabanni a fadin Afirka da ma sauran su, domin halartar taron da aka shirya gudanarwa yau a filin wasa na Samuel K. Doe da ke Monrovia. Mataimakin shugaban kasar zai kuma halarci wasu abubuwan a yau a Monrovia a wani bangare na bikin kasa na Laberiya.” in ji Laolu.

An kafa Laberiya a shekara ta 1822 lokacin da ‘yantar da bakar fata suka fara Æ™aura zuwa yammacin Afirka daga Amurka. A ranar 26 ga Yuli, 1847, Æ™asar ta yi shelar ‘yancin kai kuma ta zama Jamhuriyar Laberiya.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp