fidelitybank

Osibanjo da Tinubu su barwa ƙabilar Inyamurai takarar shugaban ƙasa – Ƙungiyar Afenifere

Date:

Shugaban majalisar tuntuɓa ta ƙabilar Yarbawa, Afenifere, Cif Ayo Adebanjo ya nemi masu neman takarar shugabancin Najeriya daga yankin Kudu maso Yamma da su haƙura kawai.

Shugaban ƙungiyar al’ummar Yarbawa ya ce, ya kamata ‘yan takarar yankin na su kamar Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo su bar wa ‘yan ƙabilar Igbo, domin samar da shugaban ƙasa na gaba a 2023.

Jagoran ya bayyana hakan ne cikin wata hira da jaridar Punch ranar Talata, ya na mai cewa “rashin adalci ne ɗan Kudu maso Yamma ya zama shugaban ƙasa, bayan Olusegun Obasanjo ya mulki Najeriya shekara takwas, sannan kuma Yemi Osinbajo zai shekara takwas a muƙamin mataimakin shugaban ƙasa”.

Sai dai kuma dattijon mai shekara 94, ya ce, “dole ne a kyautata ƙasar kafin Najeriya ta samu sabon shugaba”.

“A yanzu akwai ƙasar ma da suke so su shugabanta? Wajibi ne a samar da dunƙulalliyar ƙasa kafin ka yi maganar zaɓe,” in ji shi.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp