fidelitybank

Osbanjo da gwamnoni 5 tare da shugaban jam’iyyar APC sun yi ganawar sirri

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abudullahi Adamu da gwamnoni biyar na kungiyar gwamnonin ci gaba sun yi ganawar sirri a yammacin ranar Alhamis.

Taron wanda ya gudana a gidan Mataimakin dake Aso Rock, na zuwa ne kwanaki biyar kadan kafin gudanar da zaben fidda gwanin da ake jira a ranakun 6 da 8 ga watan Yuni.

Ba a san manufar taron ba, domin kawo yanzu dai ba a rasa nasaba da yunkurin neman amincewar juna kamar yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukata.

Idan dai za a iya tunawa, kafin ziyarar tasa a birnin Madrid na kasar Spain, shugaban kasar ya gana da gwamnoni 22 na jam’iyya mai mulki, inda ya jaddada bukatar su ba shi goyon baya wajen zaben dan takarar jam’iyyar.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp