fidelitybank

Ortom ya dawo Najeriya bayan ya kai karar gwamnatin Buhari Amurka

Date:

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a yau Laraba, ya dawo Najeriya, bayan hutun makwanni biyu da ya yi a kasar Birtaniya da kuma Amurka.

Gwamnan ya samu tarba ne a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe tare da manyan jami’an jam’iyyar da na gwamnatin jihar da ke Abuja da safiyar Laraba.

Idan dai za a iya tunawa Ortom a ziyarar da ya kai kasar Amurka ya yi kira ga gwamnatin Amurka da sauran al’ummomin duniya da su kama shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnatinsa da hannu wajen kashe-kashen da ake yi a Najeriya. In ji Daily Post.

Gwamnan wanda ya yi wannan kiran a ma’aikatar harkokin wajen Amurka da ke Washington DC a lokacin da yake zantawa da jami’anta, ya kuma zargi Fulani makiyaya da amfani da su a matsayin makami wajen kawar da manoma daga yankunan kakanninsu.

Ortom ya kuma shaida wa gwamnatin Amurka cewa “an yi wa noma a Najeriya kawanya kuma ana lalata shi; noma na mutuwa sannu a hankali kuma ana fuskantar barazanar samar da abinci”.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp