fidelitybank

Ortom karamar tiyata aka yi masa ba kamar yadda ake yadawa ba – Akase

Date:

Terver Akase, mai bai gwamnan jihar Benue shawara kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Samuel Ortom, a ranar Laraba, ya ce, an yi wa gwamnan karamar tiyata.

Akase yana mayar da martani ne kan tambayoyi game da filastar da ke goshin Gwamna Ortom.

Ya ce Ortom wani abu ne ya fito masa a gefen goshinsa na dama sannan aka sanya filastar don hana kamuwa da cutar.

“Mutane da dama sun yi tambayoyi game da filastar da ke goshin Gwamna Samuel Ortom a ‘yan kwanakin nan. A matsayinsa na Gwamna wanda jin dadin al’ummarsa ne, ya dace mu rika sanar da al’ummar Binuwai a kodayaushe game da ayyukansa, lafiya da motsinsa.

“Kamar kowane dan Adam, Gwamna Ortom ya samu tafasa a gefen goshinsa na dama kuma an yi masa wata karamar tiyata. An sanya filastar don hana kamuwa da cuta. Ba wani abu ba ne mai tsanani don damuwa.

“Muna matukar godiya da duk kiraye-kirayen da tambayoyi daga mutanen kirki na jihar Benue.”

Akase ya kara da cewa Ortom ya ci gaba da gudanar da ayyukan sa, wanda daya daga cikinsu shi ne ranar Larabar da ta gabata na kaddamar da ginin Aper-Aku Lodge a gidan jama’ar Benue, Makurdi ta Ag. Shugaban BOT, PDP, Sanata Adolphus Wabara.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp