fidelitybank

Onana bai mutanta kasarsa ta Kamaru ba – Adebayo

Date:

Tsohon dan wasan Arsenal da Manchester City, Emmanuel Adebayor, ya ce mai tsaron ragar Manchester United, Andre Onana bai mutunta Kamaru ba.

Adebayor ya kuma dage cewa Onana ya ware ‘yan wasansa na kasa da kasa da kuma magoya bayan Afirka a gasar cin kofin Afrika (AFCON).

Wannan na zuwa ne bayan Onana ya kalli wasan AFCON na Kamaru da suka tashi kunnen doki 1-1 da Guinea a farkon makon nan bayan da ya buga makare da tawagar kasarsa.

Tsohon dan wasan Inter Milan ya fuskanci suka kan matakin, inda tsohon dan wasan Kamaru, Sebastien Bassong ya zarge shi da ‘rashin daraja’ kasarsa.

 

Da yake magana game da ci gaban, Adebayor ya shaida wa Sport News Africa: “Shi [Andre Onana] bai mutunta Kamaru ba.

“Ni dan wasa ne kamarsa, kuma ko da kasancewa dan wasa mafi mahimmanci a zabi na, ban taba yin irin wannan hanya ba [na iso ranar wasan].

“Kasancewar wannan lamarin ya nuna cewa akwai matsala, watakila ma a cikin tarayya.

“Yana da kasadar yin babban rashi, saboda ya ware magoya bayan Kamaru, da kuma da yawa daga cikin magoya bayan Afirka da kuma wasu mambobin kungiyar.”

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp