fidelitybank

Omicron: Birtaniya za ta hana Jiragen Najeriya shiga kasar ta

Date:

Gwamnatin Birtaniya za ta sanya Najeriya cikin jerin kasashen da ta ware, domin daukar karin matakai a kan ‘yan kasashensu wajen shiga Birtaniyar, saboda mutane 21 da aka samu dauke da sabon nau’in cutar korona ta Omicron a Ingila, wadanda suka je can daga Najeriyar.

Matakin ya kunshi hana ‘yan Najeriyar da ma sauran mutane daga kasar wadanda ba su da fasfo na Birtaniya ko izinin zama a can zuwa.

Wata sanarwa da hukumomin Birtaniyar suka fitar ta ce daga karfe hudu na asuba agogon kasar wato biyar na asubar kenan agogon Najeriya, gobe Litinin 6 ga Disamba matakin zai fara aiki.

BBC ta rawaito cewa, matakin na nufin ‘yan Najeriya ko mutanen da suka fito daga kasar wadanda suka kai kwana goma wadanda ba su da fasfo na Birtaniya ko takardar izinin zama a kasar daga ranar ba za su je ba, har sai abin da hali ya yi.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp