fidelitybank

Okocha da Eguavoen za su halarci taron haorswa na CAF a Abidjan

Date:

Shahararren tsohon dan wasan Super Eagles Austine Jay Jay Okocha na cikin jerin tsaffin taurarin Afrika da za su halarci taron kocin CAF na 2023.

Taron dai zai gudana ne a birnin Abidjan na kasar Cote d’Ivoire daga ranar Alhamis 12 ga watan Satumba zuwa Juma’a 13 ga watan Satumba.

Shahararrun ‘yan wasan kwallon kafa El-Hadj Diouf, da Antoine Bell, da Mark Fish da kuma Otto Addo suma za su halarci bikin.

Haka kuma za a hada su da kocin riko na Super Eagles, Augustine Eguavoen, da tsohon dan wasan Fulham Luis Boa Morte, wanda shi ne kociyan Guinea-Bissau, da Pape Thiaw na Senegal, da dai sauransu a taron na kwanaki biyu.

Taron dai zai kasance karo na farko na irin wannan taro na masu horar da ‘yan wasan Afirka, inda ake sa ran masu horar da ‘yan wasan kasar 50 daga sassan kungiyar ta CAF za su halarta.

Zai samar da dandalin musayar ra’ayoyi da gogewa tsakanin manyan kociyoyin Afirka.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp