fidelitybank

Okene: Majalisar dokoki ta dakatar da shugaban karamar hukuma

Date:

Majalisar dokokin Jihar Kogi ta dakatar da shugaban karamar hukumar Okene, Abdulrazak Muhammed Yusuf, har sai halin da ya yi.

Majalisar ta dakatar da shugaban ne bisa zargin yin amfani da hukumar tsaro ta DSS wajen muzgunawa da cin zarafi da kuma kama jama’a da Okene ya sa aka yi ba bisa doka ba.

Har ila yau dakatarwar ta biyo bayan rahoton da majalisar ta samu daga hukumar tsaro ta DSS ta ofishin Gwamna zuwa ga majalisar, inda aka yi zargin cewa shugaban karamar hukumar ya na amfani da mukaminsa a matsayin shugaban karamar hukuma wajen muzgunawa da cin zarafi da cin mutunci da kuma kama mutanen dake adawa da kabilarsa ta Oziogu dake Okene.

Shugaban majalisar dokokin Jihar Kogi, Hon Mathew Kolawole wanda ya karanto dukannin rahotanin kunshin zarge-zargen a zauren majalisar a yau Talata, yace majalisar za ta ci gaba da dakatar da Abdulrazak Muhammed Yusuf a matsayin shugaban karamar hukumar ta Okene har sai hukumar tsaro ta DSS ta kammala bincken ta.

Jaridar Leadership ta rawaito cewa, shugaban majalisar dokokin, ya umarci mataimakiyar shugaban karamar hukumar, da ta karbi ragamar shugaban karamar hukumar

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp