fidelitybank

Odinga da Raila na tafiya kafaɗa da kafaɗa a zaɓen Kenya

Date:

A yayin da aka tabbatar da kammala kidaya kusan rabin kuri’un da aka jefa a zaɓen shugabancin ƙasar Kenya, manyan ‘yan takarar biyu na tafiya kai da kai.

Mataimakin shugaban kasa, William Ruto ya ɗan bai wa tsohon firaminista Raila Odinga tazara kada – kashi 51 da 48 cikin 100.

Shugaban hukumar zaɓe na kasar ya ce tabbas ana samun jinkiri wajen kidaya in ji BBC. kuri’un.

Sau da dama ana dakatar da kidaya kuri’a biyo bayan korafe-korafe daga magoya bayan jam’iyyu.

A ranar Asabar, magoya bayan Mista Odinga sun farwa wani yankin da jami’an zaɓe ke aiki, tare da zarginsu da coge.

Yayinda su kuma magoya bayan Mista Ruto ke zargin cewa ana katsalanda a harkokin kidaya kuri’a.

An dai tsaurara tsaro na baza jami’an kwantar da tarzoma a kowanne bangare na kasar.

Kawo yanzu dai an tabbatar da kammala kidaya kuri’un mazabu 141 cikin 292.

Kuma an bai wa kafofin yada labarai bayanai kan sakamakon wucin-gadi na wadannan mazabu, wanda ke nuna ‘yan takarar biyu na tafiya kai da kai.

Kusan mutum miliyan 14 ne suka fita zabe.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp