fidelitybank

Obiano na cikin jerin tsofaffin gwamnonin da muke nema – EFCC

Date:

Hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta kama tsohon gwamnan Jihar Anambra Willie Obiano.

EFCC ta kama shi ne a ranar Alhamis, sa’o’i bayan ya miƙa mulki ga sabon gwamnan jihar Charles Soludo.

Mai magana da yawun hukumar ta EFCC Wilson Uwajaren ta tabbatar wa BBC da kamen inda ya ce, ya na ofishinsu na Legas.

Rahotanni dai sun ce EFCC ta kama shi ne a filin jirgin Legas a lokacin da yake kan hanyarsa ta zuwa Jihar Texas ta Amurka.

Mitsa Uwajaren ya bayyana cewa dama tuni suna haƙon Mista Obiano domin yana cikin jerin mutanen da suke son kamawa amma ba su da damar kama shi sakamakon rigar kariyar da yake da ita a lokacin yana gwamna.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp