fidelitybank

Obi ya nada tsohon mai baiwa Obasanjo shawara a matsayin Darakta

Date:

Jam’iyyar Labour, LP, ta nada tsohon mai baiwa shugaban kasa Olusegun Obasanjo shawara kan harkokin siyasa, Akin Osuntokun a matsayin sabon Darakta Janar na yakin neman zaben shugaban kasa.

Shugaban jam’iyyar na kasa, Julius Abure, ya tabbatar da hakan a Abuja, ranar Talata.

A cewar Abure, an cimma matsayar ne bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a fadin kasar.

Yanzu Osuntokun zai maye gurbin Doyin Okupe wanda ya yi murabus daga mukamin a makon jiya.

Okupe ya sauka daga mukamin ne biyo bayan hukuncin wata babbar kotun tarayya wadda ta same shi da laifin karkatar da kudade.

Kotu ta yanke masa hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari amma da zabin biyan tarar N500,000 akan kowanne tuhume-tuhumen da ya kai Naira miliyan 13.

Okupe ya zabi ya biya tarar bayan yanke hukuncin.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp