fidelitybank

Obi ya gargadi ‘yan Katsina akan sake zaben jam’iyyar da ta azabtar da su

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi, ya gargadi mazauna jihar Katsina kan kada su zuba kuri’unsu ga jam’iyyun siyasar da suka kasa cika alkawurran zabe.

Obi ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake zantawa da jama’a a taron yakin neman zabensa na shugaban kasa a jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Aminiya ta ruwaito cewa Obi a yayin da yake jajantawa al’ummar Katsina ya ce, gwamnatocin da suka shude ba su yi nasara ba face kawo wa jama’a kunci da talauci.

“Na san kuna da gwamnati a kodayaushe, amma za ku yarda da ni cewa a kullum ana yaudararku, musamman mutanen da kuka yi yakin neman zabe. Yanzu muna zuwa, kuma ina rokon ku da ku fito ku zabe mu ku ga sabuwar Najeriya.”

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp