fidelitybank

Obi ya gargadi ‘yan Katsina akan sake zaben jam’iyyar da ta azabtar da su

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi, ya gargadi mazauna jihar Katsina kan kada su zuba kuri’unsu ga jam’iyyun siyasar da suka kasa cika alkawurran zabe.

Obi ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake zantawa da jama’a a taron yakin neman zabensa na shugaban kasa a jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Aminiya ta ruwaito cewa Obi a yayin da yake jajantawa al’ummar Katsina ya ce, gwamnatocin da suka shude ba su yi nasara ba face kawo wa jama’a kunci da talauci.

“Na san kuna da gwamnati a kodayaushe, amma za ku yarda da ni cewa a kullum ana yaudararku, musamman mutanen da kuka yi yakin neman zabe. Yanzu muna zuwa, kuma ina rokon ku da ku fito ku zabe mu ku ga sabuwar Najeriya.”

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp