fidelitybank

Obi ne ya tafka magudi ba Tinubu ba – Dakubo

Date:

Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Mujahid Asari Dokubo, ya yi watsi da ikirarin cewa, zababben shugaban kasa, Bola Tinubu bai tafka magudi ba a zaben shugaban kasa na 2023.

Asari Dokubo ya ce sabanin ikirari, jam’iyyar Labour Party, LP, dan takarar shugaban kasa Peter Obi ne suka tafka magudi a zaben shugaban kasa da aka kammala ba Tinubu ba.

Obi da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, sun fafata ne a zaben shugaban kasa na karshe da ya samar da Tinubu.

Dukkan mutanen biyu dai na fafatawa da sakamakon zaben shugaban kasar ne a gaban kotu, inda suka jaddada cewa sun lashe zaben.

Da yake magana a shafin Facebook Live a ranar Litinin, dan fafutukar Neja Delta ya jaddada cewa Obi ba shi da hurumin koka game da sakamakon zaben.

“Zaben da aka yi a duk fadin kasar nan ya nuna cewa wanda ya yi magudin zaben shi ne Peter Obi. Sakamakon a bayyane yake.

“Idan suka kalli zaben da kyau, ba zai iya samun kuri’u miliyan biyu ba. A zabe na gaskiya ko a Anambra Obi ba zai yi nasara ba,” in ji Dokubo.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp