fidelitybank

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Date:

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jamiyyar LP, Peter Obi ba zai taɓa zama shugaban Najeriya ba.

A ƙarshen mako ne Peter Obi ya bayayna aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaɓen 2027 ƙarƙashin sabuwar haɗakar ADC.

To sai dai yayın da yake jawabi a wajen bikin ƙaddamar da wasu ayyuka a Abuja, tsohon gwamnan na jihar Rivers, ya ce burin na Mista Obi ba zai taɓa cika ba.

E “Ana cewa Peter Obi zai zama shugaban ƙasa, amma wacce ƙasa? Ku ba ku san wasu mutanen ba, kawai suna faɗin duk abin da ya zo bakunansu ne”, in ji Wike.

“Ta yaya ƴan Najeriya za su amince da kai, a shekarar 1999 kana wata jamiyya, a 2006 ka shiga wata, haka ma a 2014 kana wata daban, sannan a 2019 ka sake komawa wata, yanzu a 2025 ka ce ka shiga wata don ceto ƙasa, wa za ka ceto?, inj Ministan na Abuja

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp