fidelitybank

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Date:

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jamiyyar LP, Peter Obi ba zai taɓa zama shugaban Najeriya ba.

A ƙarshen mako ne Peter Obi ya bayayna aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaɓen 2027 ƙarƙashin sabuwar haɗakar ADC.

To sai dai yayın da yake jawabi a wajen bikin ƙaddamar da wasu ayyuka a Abuja, tsohon gwamnan na jihar Rivers, ya ce burin na Mista Obi ba zai taɓa cika ba.

E “Ana cewa Peter Obi zai zama shugaban ƙasa, amma wacce ƙasa? Ku ba ku san wasu mutanen ba, kawai suna faɗin duk abin da ya zo bakunansu ne”, in ji Wike.

“Ta yaya ƴan Najeriya za su amince da kai, a shekarar 1999 kana wata jamiyya, a 2006 ka shiga wata, haka ma a 2014 kana wata daban, sannan a 2019 ka sake komawa wata, yanzu a 2025 ka ce ka shiga wata don ceto ƙasa, wa za ka ceto?, inj Ministan na Abuja

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp