fidelitybank

Obi ba zai iya lashe zabe a yankin Arewa ba – Keyamo

Date:

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya ce ɗaya daga cikin jagororin sabuwar haɗakar ADC, Peter Obi ba zai iya cin yankin arewacin Najeriya a zaɓen 2027, sakamakon yadda Shugaba Tinubu ya kafu a yankin.

Yayin wata hira da gidan talbijin na Channels, Keyamo ya ce Shugaba Tinubu da jam’iyyarsa ta APC, sun samu kafuwa da tsari a yankin arewacin Najeriya.

Ministan jiragen saman ya kuma ce da wahala haɗakar ADC ta iya yin wani tasiri a fagen siyasar ƙasar.

”Babu inda za su je, indai don batun samun magoya baya ne”, in ji Keyamo.

“Wannan haɗakar da suke kira ADC, abin da take yi shi ne ƙoƙarin haɗa Atiku da Obi a 2027, domin zartar adadin ƙuri’a miliyan takwas da muka samu a 2023”, in ji shi.

A zaɓen 2023 da Tinubu ya yi nasara ne da ƙuri’a sama da miliyan takwas, yayin da Atiku da ya zo na biyu ya samu ƙuri’a kusan miliyan bakwai, sai Peter Obi da ya zo na uku ya samu ƙuri’a sama da miliyan shida.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp