fidelitybank

Obasanjo zai gurfana a gaban kotun ICC a kan wutar Mambila

Date:

A yau Laraba ne tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo zai bayyana a gaban kotun kasuwanci ta duniya da ke birnin Paris na ƙasar Faransa wato ICC domin bayar da bahasi game da kwantiragin wutar lantarki ta Mambila, wanda kamfanin Sunrise Power ya shigar da gwamnatin Najeriya.

Kamfanin ya maka a Najeriya a kotu ne bisa zargin rashin cika yarjejeniyar kwangilar da ya shiga da Najeriya kan samar da wutar lantarki daga tashar Mambila.

A jiya Talata ne shugaban kamfanin Sunrise Power, Leno Adesanya ya bayyana a gaban kotun, inda ya yi nasa bayanin game da zargin da yake yi wa gwamnatin,” kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Tun a farkon makon nan ne aka ruwaito cewa tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari da Olusegun Obasanjo za su bayyana a gaban kotun na ICC da ke Paris domin bayar da bahasi game da kwangilar ta samar da wutar lantarki a Mambila.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp