fidelitybank

Obasanjo zai gurfana a gaban kotun ICC a kan wutar Mambila

Date:

A yau Laraba ne tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo zai bayyana a gaban kotun kasuwanci ta duniya da ke birnin Paris na ƙasar Faransa wato ICC domin bayar da bahasi game da kwantiragin wutar lantarki ta Mambila, wanda kamfanin Sunrise Power ya shigar da gwamnatin Najeriya.

Kamfanin ya maka a Najeriya a kotu ne bisa zargin rashin cika yarjejeniyar kwangilar da ya shiga da Najeriya kan samar da wutar lantarki daga tashar Mambila.

A jiya Talata ne shugaban kamfanin Sunrise Power, Leno Adesanya ya bayyana a gaban kotun, inda ya yi nasa bayanin game da zargin da yake yi wa gwamnatin,” kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Tun a farkon makon nan ne aka ruwaito cewa tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari da Olusegun Obasanjo za su bayyana a gaban kotun na ICC da ke Paris domin bayar da bahasi game da kwangilar ta samar da wutar lantarki a Mambila.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp