fidelitybank

Obaseki ya kafa kwamitin sulhu na magance rikicin PDP a

Date:

Gwamnan Edo Godwin Obaseki, ya kafa kwamitin zaman lafiya a ranar Lahadi a Benin, domin warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP reshen jihar.

Kwamitin yana kunshe da tsohon Gwamna Lucky Igbinedion a matsayin shugaban kwamitin.

Obaseki ya bayyana hakan ne a wajen kaddamarwar, inda ya ce, sun dauki matakin ne domin dakile yuwuwar shan kaye a jam’iyyar PDP a jihar a zaben 2023 mai zuwa.

Mambobin jam’iyyar PDP 135 da suka halarci taron sun fito ne daga kwamitin zartarwa na kasa, kwamitin zartarwa na jiha da na shiyya.

  1. Gwamnan ya ce, an kira taron ne domin warware duk wata rigima a cikin jam’iyyar domin samun nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Obaseki ya ce taron ya zama dole ne biyo bayan kayen da jam’iyyar APC da Social Democratic Party (SDP) suka yi wa jam’iyyar PDP a zaben gwamnan Ekiti da aka yi ranar Asabar.

Ya ce, don gudun kada a sake samun nasara a zaben Ekiti a zaben shugaban kasa a 2023, PDP a Edo na bukatar hada kai tare da warware sabanin da ke tsakanin ‘ya’yan kungiyar tare da hada kowa da kowa domin samun nasara.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp