fidelitybank

Obaseki ya kafa kwamitin sulhu na magance rikicin PDP a

Date:

Gwamnan Edo Godwin Obaseki, ya kafa kwamitin zaman lafiya a ranar Lahadi a Benin, domin warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP reshen jihar.

Kwamitin yana kunshe da tsohon Gwamna Lucky Igbinedion a matsayin shugaban kwamitin.

Obaseki ya bayyana hakan ne a wajen kaddamarwar, inda ya ce, sun dauki matakin ne domin dakile yuwuwar shan kaye a jam’iyyar PDP a jihar a zaben 2023 mai zuwa.

Mambobin jam’iyyar PDP 135 da suka halarci taron sun fito ne daga kwamitin zartarwa na kasa, kwamitin zartarwa na jiha da na shiyya.

  1. Gwamnan ya ce, an kira taron ne domin warware duk wata rigima a cikin jam’iyyar domin samun nasara a zaben 2023 mai zuwa.

Obaseki ya ce taron ya zama dole ne biyo bayan kayen da jam’iyyar APC da Social Democratic Party (SDP) suka yi wa jam’iyyar PDP a zaben gwamnan Ekiti da aka yi ranar Asabar.

Ya ce, don gudun kada a sake samun nasara a zaben Ekiti a zaben shugaban kasa a 2023, PDP a Edo na bukatar hada kai tare da warware sabanin da ke tsakanin ‘ya’yan kungiyar tare da hada kowa da kowa domin samun nasara.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ĉ³ansanda sun kama Ĉ´an Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar Ĉ´ansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu Ĉ´an Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheĈ™a zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaĈ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunĈ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp