fidelitybank

Obasanjo ya jefa kuri’arsa a Ogun

Date:

Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ayyana zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya na 2023 a jihar Ogun cikin kwanciyar hankali da inganci.

Obasanjo ya bayyana ra’ayinsa ne a lokacin da yake zantawa da ‘yan jarida bayan kada kuri’arsa a Abeokuta.

Tsohon shugaban kasar wanda ya kada kuri’a da misalin karfe 10:32 na safe a Unguwa 11, rumfar zabe ta 22 da ke Olushomi Compound, yankin Sokori a Abeokuta – Arewa, ya nuna jin dadinsa kan yadda zaben ya gudana cikin kwanciyar hankali da lumana.

Karanta Wannan: Osinbajo da Matarsa sun kaɗa kuri’arsu a Ogun

Ya ce, “Ina ganin muna samun nasara a zabe a kasarmu.

“Mutane na iya ganin abubuwan da ke karfafa gwiwa da kuma ba da bege na gaba dangane da zaben saboda an samu ci gaba.

“Na shigo aka duba ni. Aka ce in cire gilashina aka sanya na’urar a gaban fuskata kuma hotona ya bayyana.

“Wannan sabon abu ne kuma idan hakan zai faru a duk fadin kasar, ina ganin muna samun ci gaba.

“Ya kamata mutum ya karfafa da kuma goyon bayan duk wani abu da zai taimaka wajen sahihanci, gaskiya da kuma bayyana gaskiya a tsarin zabe saboda ingantaccen zabe shi ne farkon gudanar da kyakkyawan shugabanci na kowace kasa.”

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp