fidelitybank

Obasanjo da Obi da shugaban Yarbawa sun kai ziyara wajen Inyamurai

Date:

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi da kuma shugaban kungiyar al’adun Yarabawa, Afenifere, Ayo Adebanjo; sun kai ziyara shedikwatar kungiyar Ohanaeze Ndigbo da ke jihar Enugu.

Mutanen uku sun je jihar ne domin jajantawa Ohanaeze Ndigbo bisa rasuwar tsohon minista Mbazulike Amaechi, wanda ya rasu a watan Nuwamba.

Tsohon Gwamnan Anambra, wanda ya wallafa hotunan taron a shafin sa na Twitter da aka tabbatar, ya ce “Cif Ogene Okeke ne ya karbe su”.

Ya rubuta cewa, “Na hadu da Shugaba Obasanjo da Pa Ayo Adebanjo a hedikwatar Ohanaeze da ke Enugu domin sanya hannu kan takardar ta’aziyyar marigayi Cif Mbazulike Amaechi. Cif Ogene Okeke ne ya tarbi tawagar. – PO.”

Idan dai za a iya tunawa Amaechi ya jagoranci wata tawaga ta fitattun shugabannin Igbo zuwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari domin neman a sako shugaban masu fafutukar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu, kafin rasuwarsa.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp