fidelitybank

NSCDC ta kama mutanen da ake zargi da manyan laifuka a Delta

Date:

Rundunar tsaro ta Civil Defence reshen jihar Delta, a karshen mako ta ce, ta kama sama da mutane 42 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da fasa bututun mai, satar danyen mai, garkuwa da mutane da lalata da yara da safarar mutane.

Jami’in hulda da jama’a na Civil Defence, Mista Emeka Peters Okwechime, wanda ya bayyana haka a shelkwatar rundunar, Asaba, ya ce, rundunar ta samu gagarumar nasara wajen yaki da miyagun ayyuka a jihar, cikin watanni shida.

Ya ce, a cikin watanni shida da suka gabata, mun kama sama da mutane 42 da ake zargi da laifuka daban-daban da suka hada da harka kan haramtattun albarkatun man fetur, fasa bututun mai, satar danyen mai, garkuwa da mutane, safarar mutane, lalata da yara da kuma zamba.

Ya ce, a watan Mayun bana, kimanin mutane 8 ne aka gurfanar da su a gaban kuliya tare da yanke musu hukunci, yayin da ake tuhumar wasu da laifin zamba da sata.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...
X whatsapp