fidelitybank

NSCDC ta kama mutane 46 a giidajen rawa a Gombe

Date:

Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, NSCDC, reshen jihar Gombe, a ranar Talata, ta kama wasu mutane 46 da aka kama a gidajen rawan dare, da aka fi sani da Gidan Gala.

Wadanda ake zargin dai sun hada da mata 32 da maza 14.

Jami’in hulda da jama’a na jihar, NSCDC, Mu’azu Sa’ad, yayin da yake gabatar da wadanda ake zargin, ya bayyana cewa an kama wadanda ake zargin ne bisa bin umarnin Gwamna Muhammadu Yahaya na cewa a rufe dukkan gidajen dare.

Ya ci gaba da bayyana cewa, “An samu wadanda ake zargin suna son aikata lalata da aikata laifuka a wadannan Gidan Gala.”

Ya ce rundunar ta samu damar tuntubar wasu iyayen wadanda ake zargin, inda ya ce za su gurfanar da su a gaban kotu.

A cewarsa, an kama wadanda ake zargin ne da misalin karfe 9 na dare bayan umarnin da aka bayar da misalin karfe 4 na yammacin ranar Litinin.

An kama wadanda ake zargin a Sabon Gida BCGA, Jamiyar Gadan Gala dake New Mile 6, yayin da wasu kuma aka kama su a Gidan Wasa/Gidan Drama, New Mile 3, da Liji, dake kan titin Kalshingi.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp