fidelitybank

NPFL ta zabi filaye 10 da za a haksa wasa kai tsaye ciki harda Sani Abacha Stadium

Date:

Filaye goma ne aka fitar da sunayensu don haska wasanni kai tsaye na gasar kwararrun kwallon kafa ta Najeriya a kakar wasa ta 2023/24.

Abokan yada shirye-shiryen NPFL, Propel Sports ya bayyana ci gaban ga manema labarai gabanin kakar wasa mai zuwa.

Filayen da aka zaba sun hada da Mohammed Dikko Stadium (Katsina), Godswill Akpabio Stadium (Uyo), Kwara State Stadium (Ilorin), Enyimba Stadium (Aba), Sani Abacha Stadium (Kano).

Sauran sun hada da filin wasa na Rwang Pam (Jos), Samuel Ogbemudia Stadium (Benin), Pantami Stadium (Gombe), Lekan Salami Stadium (Ibadan) da Mobolaji Johnson Arena (Lagos).

Ana sa ran lokacin NPFL na 2023-24 zai fara a ranar 26 ga Agusta.

Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba Aba ce ke rike da kofin NPFL a halin yanzu.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp