fidelitybank

NPFL ta zabi filaye 10 da za a haksa wasa kai tsaye ciki harda Sani Abacha Stadium

Date:

Filaye goma ne aka fitar da sunayensu don haska wasanni kai tsaye na gasar kwararrun kwallon kafa ta Najeriya a kakar wasa ta 2023/24.

Abokan yada shirye-shiryen NPFL, Propel Sports ya bayyana ci gaban ga manema labarai gabanin kakar wasa mai zuwa.

Filayen da aka zaba sun hada da Mohammed Dikko Stadium (Katsina), Godswill Akpabio Stadium (Uyo), Kwara State Stadium (Ilorin), Enyimba Stadium (Aba), Sani Abacha Stadium (Kano).

Sauran sun hada da filin wasa na Rwang Pam (Jos), Samuel Ogbemudia Stadium (Benin), Pantami Stadium (Gombe), Lekan Salami Stadium (Ibadan) da Mobolaji Johnson Arena (Lagos).

Ana sa ran lokacin NPFL na 2023-24 zai fara a ranar 26 ga Agusta.

Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba Aba ce ke rike da kofin NPFL a halin yanzu.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Æ´an Æ™ungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaÉ—a labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...
X whatsapp