fidelitybank

NPFL ta miƙa ta’azziyar ta ga Sunshine Stars bayan mataimakin mai horas wa ya mutu a harin bindiga

Date:

Hukumar shirya gasar cin kofin ƙwararru ta Najeriya (NPFL), ta jajanta wa Sunshine Stars sakamakon rasuwar ma’aikacin gidansu, Tosin Dosunmu.

Dosunmu, Mataimakin Manaja na kungiyar, ya rasu ne a ranar Juma’a a asibitin koyarwa na Jami’ar Benin sakamakon raunin da ya samu a harin da ‘yan bindiga suka kai kan motar bas din ‘yan kungiyar a kan hanyarsu ta zuwa Benin a fafatawar ranar 13 da Bendel Insurance.

Shugaban hukumar NPFL, Gbenga Elegbeleye, ya bayyana mutuwar Dosunmu a matsayin abin takaici da takaici.

NPFL.com ta ruwaito Elegbeleye: “Ni da kaina na yi bakin ciki da labarin wannan mummunan rashi da aka yi na matashin.”

“Asara ce ga dukkanin League saboda rawar da ya taka a Sunshine Stars muhimmiyar gudummawa ce ga tsarin NPFL,” Elegbeleye ya shaida wa NPFL Media.

“Muna mika ta’aziyya ga Hukumar Sunshine Stars da kuma dangin marigayin tare da yi masa addu’ar Allah ya jikansa.”

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp