fidelitybank

Noman da jama’a suka yi abinci ya karye a Najeriya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta musanta cewa ta shigo da tan-tan na abinci zuwa ƙasar daga ƙasashen waje, wanda wasu ke cewa hakan ne ya haddasa saukar farashin abinci a kasuwannin ƙasar.

A cikin wata hira da manema, Ministan aikin gona da samar da abinci na ƙasar Farfesa Abubakar Kyari, ya ce duk da yake gwamnatin ta yi tunanin shigo da abincin lokacin da farashinsa ya tashi, daga baya ta yi watsi da batun.

Sai dai ya ta’allaƙa saukar da farashin abincin na yanzu ne da yadda jama’a da yawa suka koma gona a daminar bara.

A cewarsa noman da aka yi ne ya yi kyau, wanda shi ne ya sa kayan abincin ya yawaita, sannan ya yi kira ga ƴankasuwa su yi ramgwame domin jama’a su mora.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp