fidelitybank

Nollywood: Ba ni da niyar musulunta – Jim Iyke

Date:

Fitaccen mai shirya fina-finai a kuɗancin Najeriya ta Nollywood, Jim Iyke, ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta cewa ya musulunta.

A ranar Laraba ne aka wayi gari da wannan labari da ke ta yawo a shafukan sada zumunta a Najeriya.

Sai dai adaidai lokacin da wasu Musulmi ke maraba da wannan batu, sai jarumi Jim Iyke ya fitar da sanarwa da ke cewa babu gaskiya a cikin wannan labari.

Jim Iyke da yanzu haka ake naɗar shirin fim dinsa, a wani bidiyo da ya fitar a shafinsa na Instagram ya ce ba shi da niyyar Musulunta.

Ya ce hotunan da ake ta yaɗawa kan ya musulunta shirin wani fim ne da ake naɗa a Ghana.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp